Kudirin rage talauci a Najeriya ya kai matakin karatu na daya a Majalisar Dattawa a Yau talata 12 ga Aprilu, 2023

Kudirin rage talauci a Najeriya ya kai matakin karatu na daya a Majalisar Dattawa a Yau talata 12 ga Aprilu, 2023.
Kudirin Kudirin Jin Dadin Jama'a, 2022, da nufin rage radadin talauci a Najeriya ya kara karatu na farko a majalisar dattawa.

Kudirin doka mai taken " Jin Dadin Jama'a, 2022 kudirin samu ne ta hannun dan majalisar dattawa, Orji Kalu (APC- Abia) a zauren majalisar ranar Talata.

Kudirin ya nemi kafa sashen da ke zaune a ma’aikatar kula da ayyukan jin kai, magance bala’o’i da ci gaban al’umma don rage radadin talauci.

Ta kuma nemi kafa sashen hidimar jindadi a dukkan ofisoshin ma'aikatar, a fadin jihohi 36 na kasar nan da kuma babban birnin tarayya, FCT.

Comments

Popular posts from this blog

Gwamnatin Edo ta baiwa manoman tabbacin samun tsira a cikin fargabar hare-haren makiyaya

GINE-GINE NA LAKA MAI JAN HANKALI WANDANDA WATA KABILA MAI SUNA MUSGUM SUKEYI A AREWACIN KASAR CAMEROON

Zuwa ga yan uwa Dalibai, duk bukatar cike scholarship a daya daga cikin wadannan universities din,